Posts

TA TABBATA: Hukumar La Liga ta yiwa Dani Olmo da Pau Victor Rijista.

Image
 9 ga Watan Janairun 2025 Daga Usman Ibrahim Mahuta. TA TABBATA: Hukumar La Liga ta tabbatar da yiwa Yan wasan Barcelona Dani Olmo da Pau Victor Rijista. A ranar Laraba ne aka amincewa Barcelona ta yiwa Dani Olmo da Pau Victor Rijista kuma Sa'oi kadan hukumar La Liga ta tabbatar da Rijistan Idan Za a iya tunawa, Hukumonin La Liga da na kwallon kafa ta kasar Spaniya sukaita yin watsi tare da kin amincewa da yiwa Olmo da Victor rijista. Wannan Labari Mai Dadi ne ga yan Barcelona kuma a yanzu Yan wasan biyu, Olmo da Victor za su iya fafata wasan karshe na Spanish Super Cup tsakaninsu da Real Madrid a ranar Lahadi 12 ga watan Janairun 2025. Yan wasan biyu za su ci gaba da Buga Wasa har na tsawon Watanni uku Koda yake za a kara tsawaita lokacin bugawarsu har zuwa Karshen Wannan kakar Wasa idan Suka ci ga ba da yin Nasara a karar da Suka shigar.

Sabon Kocin Super Eagles, Eric Chelle zai Rika karbar naira Miliyan N85 a Matsayin Alwashinsa duk wata.

Image
 9 January, 2025 Daga Usman Ibrahim Mahuta. Sabon Kocin Super Tawagar Super Eagles Coach, Eric Chelle zai Rika karbar dala Dubu 55 Wanda yayi dai dai da naira Miliyan 85 da Dubu Dari tara da tamanin da hudu da Dari tara a Matsayin albashinsa duk wata. An bayyana Sunan Chelle  Matsayin Sabon Kocin Super eagles ne a ranar Talatarnan bayan non nazari da Shawarwari akan kwarewar Mai horaswar. Ana saran Sabon Kocin Kuma Tsohon Kocin kasar Mali zai iso Najeriya a ranar Asabar da mataimakansa biyu domin kaddamar dasu a ranar litinin a Birnin tarayya Abuja. A yanzu Aikin dake gaban Sabon Kocin Super eagles din shine, tunkarar Gasar Cin kofin Nahiyar Africa Masu wasu a kungiyoyin Cikin Gida wato CHAN a kasar Marocco da kuma Samun tikitin zuwa Gasar Cin kofin Duniya na 2028.

Kawo Tournadorse beat Hayin Banki to reach Seyi Tinubu kawo December Cup Final

Image
  Kawo December Cup 2024. By Usman Ibrahim Mahuta. 8 January, 2025. It was an exciting moment for thousands of spectators who witnessed the first semi-final of the Kawo Unity December Cup, sponsored by Seyi Tinubu, as Kawo Tornadoes Football Club reached the final match of the competition after defeating Hayin Banki Football Club on penalties. The game ended goalless during regulation time. However, immediately after the second half, Abdulazeez Butu, the sensational midfielder of Kawo Tornadoes, scored a brilliant goal from outside the 18-yard box. However, Hayin Banki leveled the game at 1-1 through Shafi'u Sani after receiving a good cross from their left back, Sagir Muhammad, sending the game straight to a penalty shootout. Kawo Tornadoes emerged victorious, winning 3-2. Speaking during the match, Abdul'aziz Abubakar KaKa, Chairman of the APC Stakeholders Forum, commended the organizers for their efforts, stating that the competition has proven how sports unite people irresp...

Albash FC ta Doke Zaragoza F c a Gasar Ex ministers December Cup

Image
  Gasar Ex minister December Cup Kaduna. Daga Usman Ibrahim Mahuta. kungiyar kwallon kafa ta Albash Football Academy ta Samu Nasarar zuwa wasan karshe na Gasar Ex ministers December Cup sau biyu a jere bayan data doke Zaragoza F c da ci 1-0 a wasan semi final. Wasan Daya Gudana a Talatarnan ya Samu Halartar Dandazon Yan Kallo inda Suka nishadantu da Wasannin. Bisa Wannan Nasara ne, Kungiyar kwallon kafa ta Albash Academy zata kara da Sharp shooters F c a wasan karshe domin lashe Gasar. A cewar Shugaban kwamitin Shirya Gasar, Coach Bakura Muhammad an tsara fafata wasan karshen ne idan Allah ya kaimu ranar Lahadi 12 ga watan Janairun 2025 da yammaci a Filin wasa na Minister Unguwar Sarki Kaduna  Coach Bakura ya kuma yabawa Kungiyoyi 16 da Suka fafata Gasar bisa Gudunmuwa da Hadin kai da Suka Bada Wajen Samun Nasarar zuwa wasan karshe Lafiya inda kuma ya bukaci su dore a hakan don ci gaban Wasannin a Jihar Kaduna.

The Story of Abdulazeez Butu (Zezu): A hardworking and talented player.

Image
  7th January, 2025 From Usman Ibrahim Mahuta  The Story of Abdulazeez Butu (Zezu): A hardworking and talented player. Abdul'azeez Butu also known as Zezu was Born in Borno State and was brought up in kaduna State at the Nigerian Defence Academy (NDA) Barrack. He currently resides in Mahuta Community Igabi Local Government area of kaduna State, Nigeria. Abdul'azeez Butu started his Football career in the year 2009 were he played for many clubs like, Mahuta United, Rukayya Football Academy and DMF Football Academy amongst others. Abdul'azeez was born to the family of a retired Solder of the Nigerian Army where they lived in many states like, Edo, Niger, Lagos, the Federal Capital territory Abuja and his state of Origin Borno. Abdul'azeez started travelling to play outside the state when he joined Rukayya Football Academy in Kaduna State where he played for some couple of years and has travelled with the team to many places for away matches and trails for other prospectiv...

Wa nene Dan wasa Abdul'azeez Butu?

Image
  7 ga Watan Janairu, 2025 Daga Usman Ibrahim  Labarin hazikin Dan wasan tsakiya Abdul'azeez Butu. An haifi Abdul'azeez Butu ne a Jihar Borno dake Arewa ta gabashin Najeriya amma ya Girma a Barikin Soji ta NDA kuma a yanzu haka Yana zauna a Unguwar Mahuta dake Karamar hukumar Igabi ta Jihar Kaduna a Najeriya. Abdul'azeez Butu ya Fara Buga kwallon kafa ne a shekarar 2009 inda ya buga kungiyoyi daban Daban irinsu Mahuta United da Rakiya Football Academy ya kuma Bugawa  DMF Football Academy wasu Muhinman Wasanni da dai sauransu. Abdul'azeez ya zauna a jihohi irinsu Edo da Niger da Legas da Birnin tarayya Abuja da kuma Jiharsa ta Haihuwa Borno lokacin da mahaifinsa ke Aikin Sojan Najeriya. Butu ya Fara yin tafiye tafiye ne tare da kungiyar kwallon kafa ta Rukayya Academy Kaduna inda ya kwashe wasu shekaru tare da Ita kuma Suka yi Tafiya jihohi daban Daban a Najeriya da Nufin Niman Aiki. Bugu da kari, Dan wasan tsakiyan Abdul'azeez ya Samu damar zuwa wani wasan gwajin Da...

Ministry of Labour and Employment trains over 200 youths on Vocational Skills

Image
  25th July, 2024 Chikun Local Government empowers over 200 youths on Vocational Skills. In its continuous effort to provide Job opportunities among youth across the Country, the federal Government has trained over two hundred youth on various skills in kaduna state. The training which is under the National Vocational Skills training and empowerment program was organised by the federal Ministry of Labour and Employment kaduna state office. The National Vocational Skills training and empowerment program was introduced by the Federal Government with the aim of reducing the rate of unemployment among youth across the Country. Speaking during the Graduation, the deputy director, Training Development who represented the Minister of state for Labour and Employment, Nkiruka Onyejeoka, Engineer Ojo Sunday, described the training as a huge success to the nation that will address youth restivenes. Emphasizing on the important of training the youth, the Controller, federal Ministry of Labour ...